Latest
Masu zanga-zanga kan nuna adawa da cire tallafin man fetur sun kutsa cikin harabar majalisar tarayya, bayan sun karya kofar shiga cikin majalisar ranar Laraba.
Dakarun hukumar sojin Najeriya da haɗin guiwar hukumomin tsaro sun kai farmaki sansanin mayaƙan haramtacciyar ƙungiyar IPOB/ESN a jihar Anambra, sun cafke 5.
Wani sanata ya nemi kawowa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna cikas a yayin da ake tantace shi domin zama minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. Ya
Ba gaskiya ba ne wallafar da wani shafin watsa labarai a yanar gizo cewa an ƙona gidan mai shari'a Haruna Tsammani bisa hukuncinsa kan karar Atiku/Obi da Bola.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC), ta yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya samar da tsarukan bai wa Musulmin Najeriya bashi mara ruwa. MURIC ta nemi.
Allah ya yi wa Yariman Gombe, mai martaba Alhaji Abdulkadir Abubakar Umar, rasuwa. Marigayin ya rasu ne bayan ya daɗe yana fama da jinya, na tsawon lokaci.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya fusata inda aka gano shi a wani bidiyo cikin firgici yayin da ya rasa inda ya ajiye wayoyin sa a kotu
Tsohon shugaban ƙasar Ivory Coast, Henri Konan Bedie, ya kwanta dama yana da shekara 89 a duniya, ɗan uwansa ne ya tabbatar da haka ranar Talata, 1 ga wata.
Watanni biyu da zama Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu yana fuskantar fushin a'ummarsa. Mutane sun yi watsi da Gwamna, an fara zanga-zanga a jihar Kano.
Masu zafi
Samu kari