Latest
Sanatan Edo ya yi Allah-wadai da yadda Bola Tinubu ya samu halin tattalin arziki daga Muhammadu Buhari, ya ce yanayin kasar ta jawo ake daukar tsauraran matakai
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya mista Godwin Emefiele zai gurfana a gaban kotu inda zai fuskanci hukuncin ɗaurin shekaru biyar a gidan yari sakamakon.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar halaka ɗan ta'adda a wani artabu da suka yi a jihar Katsina. Ƴan sandan sun ƙwato makamai masu yawa a wajen ƴan ta'addan.
Kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta tsare wani matashi mai suna Abbas Sadiq saboda karya hannun budurwarsa don ta yi waya da wani bayan saka musu rana.
Dan majalisar All Progressives Congress (APC) ya bayyana aniyarsa ta yin takarar shugaban ƙasa a nan gaba. Ya bayyana waɗanda za su bayar da shaida a kansa.
Gwamnatin tarayya ta karkashin BPE, za tayi gwanjon kayan gwamnati da nufin samun kudi. Dama Atiku Abubakar ya na da ra’ayin a cefanar da irinsu kamfanin NNPC.
Yaran Dogo Gide, riƙakken ɗan ta'addan nan da ya shahara wajen fashi da garkuwa da mutane, sun yi iƙirarin cewa su ne suka harbo jirgin sojin saman Nigeriya da.
Like Minds Forum of Nigeria ta ce Nasir El-Rufai ya ba tafiyar Bola Tinubu gudumuwa a zaben 2023. Kungiyar nan ta tsofaffin Kwamishononin Kaduna ta nemi alfarma
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya yi bayanin cewa gwamnatinsa ba ta da shirin ƙara yawan kuɗin harajin da ake biya, sannan ya yi bayani kan sabon tsarin haraji.
Masu zafi
Samu kari