Latest
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya dake zama a Kano ta tabbatar da nasarar Abdulmumini Jibrin Kofa na jam'iyyar NNPP a matsayin dan majalisa.
Kwamitin majalisar wakilai mai bincike kan satar man fetur ya bayyana cewa ya shirya fallasa sunayen masu satar man fetur a Najeriya, don magance matsalar.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya amince a tura wa kungiyar kwadago NLC reshen jihar Niger manyan Tireloli na Buhunan Shinkafa a matsayin tallafin rage radaɗi.
Kotun saurarn kararrakin zaben shugaban kasa ta kori karar da jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) ta shigar saboda rashin cancanta da hurumin sauraronta.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yi hukunci kan ƙarar da Shugaba Tinubu da Kashim Shettima suka shigar kan Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Kotun ƙararrakin zaɓen gwamna da ke zamanta a garin Lokoja na jihar Kogi, ta kwace kujerar sanata Sadiku na APC, gami da hannantata Ga Natasha Akpoti ta PDP.
Fasinjoji da sauran ma'aikata sun yi ta kansu yayin da wani hayaƙi da ake tsammanin wuta ce ta kama a filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke jihar Legas.
Wasu munanan haɗuran mota da suka auku sun salwantar da rayukan mutum takwas a jihohin Ogun da Ondo. Haɗuran sun auku ne a dalilin gudu wanda ya wuce ƙa'ida.
Wani mutumi da ke zaune a Canada ya saki bidiyon wani gida a TikTok yana mai nunawa mabiyansa cikin gidan da yake zaune da iyalinsa. Yana biyan N778k duk wata.
Masu zafi
Samu kari