Latest
Ministan sufurin jiragen sama kuma jigo a jam'iyyar APC, Festus Keyamo, ya buƙaci Atiku Abubakar da Peter Obi su kira Shugaba Tinubu su taya shi murna.
Mai sharhi kan harkokin jama’a, Reno Omokri ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP, Peter Obi ba zai taba zama shugaban kasar Najeriya ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jin dadinsa kan nasarar da ya samu a kotun koli da ta yanke hukunci a yau Alhamis 26 ga watan Oktoba.
Wani mutumin kasar Indiya, Prem Gupta, ya yi watsid da al’ada inda ya shirya gagarumin biki domin murnar dawowar diyarsa gida bayan aurenta ya mutu.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wasu miyagun mutum biyu waɗanda ke safarar makamai ga ƴan ta'adda a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato makamai.
Atiku Abubakar da Peter Obi sun sake kunya a kotu. Za a ji hanyar da Alkalai kotun koli su ka bi aka yi raga-raga da dalilan da PDP da APC ke takama da su.
Kotun koli za ta yanke hukunci kan karar da Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP suka daukaka domin kalubalantar nasarar Shugaban kasa Bola Tinubu.
A ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba, kotun koli ta tabbatar da nasarar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023.
Kotun ƙoli a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoban 2023, ta yi watsi da buƙatar Atiku Abubakar ta shigar da sabbin hujjoji kan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Masu zafi
Samu kari