Latest
Wani dan Najeriya ya sha caccaka a soshiyal midiya bayan ya ci naira miliyan 15.6 a caca da ya buga da N100. An soke shi kan ba wanda ya ba shi satar amsa N100k.
Babban Sarkin Hausawa na kasar Ibadan, Alhaji Ali Zungeru ya dakatar da Sarkin Sasa Haruna Maiyasin bisa samunsa da laifin nuna rashin ladabi ga Olubadan na Ibadan.
Dillalan kasuwar shanu a jihar Abia sun zargi gwamnatin jihar da mu su sharri don samun damar korarsu a jihar gaba daya, sun karyata samun gawarwarki a kasuwar.
Cibiyar Nazarin Ayyukan Majalisa da Dimokuradiyya ta Najeriya (NILDS) ta bukaci a kara kudaden da ake ware wa majalisa domin ayyukan sa ido ga bangaren zartarwa.
Farfesa Usman Yusuf, tsohon shugaban hukumar NHIS, ya ce malamai sun yaudari yan arewa da tikitin Muslim-Muslim har suka zabi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Danyen man da ake bukata domin a samar da man fetur, man jirgi da dizil ya zama aiki, a gama gina wasu kananan matatu domin a rika tace danyen mai a Najeriya.
Wasu miyagun ƴan ta'adda sun tare babban titin hanyar Funtua-Gusau inda suka halaka mutane masu yawa tare da yin awon gaba da wasu masu yawa a wani hari.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ware Naira biliyan 4 domin gyaran gidansa da ke barikin Dodan a garin Legas baya ga jirgin ruwa da Naira biliyan 5.
‘Yan NNPP sun yi nasara a shari’ar zaben Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa, Idris Dankawu, Abdulhamid Kamilu Ado da Muhammad Hassan Danjuma ba za su bar majalisa ba
Masu zafi
Samu kari