Latest
Wasu 'yan bindiga sun farmaki wani matashi ma'aikacin hukumar FIRS, Khalid Bichi a Maitama da ke birnin Abuja inda suka bindige shi har lahira nan take.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Francis Okiye, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Ya fadi dalilin daukar matakin.
Mun jero matakai da ake gani masu daci da gwamnati ta dauka da suka kara jefa talaka a kunci. Tun daga watsar da tsarin tallafin fetur, Bola Tinubu ya fara gasa kowa
Kima da darajar Naira yana faduwa war-wasa a makon nan. Akwai karancin daloli a kasuwannin bayan fage da bankuna, wannan ya tilasta faduwar kimar Naira a Najeriya.
A cikin shekara 1, Shugaba Bola Tinubu ya ziyarci kasashe 14 a tafiye-tafiye 20 da ya yi zuwa kasashen waje. Mun tattara jerin ƙasashen da dalilin tafiye-tafiye.
Tsohon Ministan wasanni a mulkin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya koka kan yadda aka yi watsi da shi a asibitin Jos kan N80,000 kacal wanda likita zai duba shi.
Rundunar sojojin Najeriya ta mika dalibar Chibok da suka ceto ga gwamnatin jihar Borno a jiya Alhamis. Rundunar ta ce za ta cigaba da kokarin ceto sauran.
Kungiyar ALDRAP ta maka mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin da sauran sanatoci 39 kan kasancewa mambobin majalisu 2 mabambanta.
Sanata mai wakiltar Borno ta Tsakiya a majalisar dattawa ya caccaki matakin da gwamnatin tarayya ta hannun bankin CBN ya dauko na kawo harajin yanar gizo.
Masu zafi
Samu kari