Latest
Kungiyar kwararrun ma'aikata a Arewacin Najeriya (NPF) ta roki Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya rungumi kaddara sauke shi da gwamnati ta yi.
Tun fara mulkin farar hula a shekarar 1999 aka fara samun badakala a Najeriya. Cikin manyan abubuwa da suka faru akwai badakalar Salisu Buhari, tazarcen Obasanjo.
Wasu lauyoyi, wadanda suka bayyana kan su a matsayin 'kungiyar lauyoyin Arewa' sun ba gwamnan Kano Abba Yusuf wa'adin awa 48 ya tsige Sarki Muhammadu Sanusi II.
Dan kwallon kafar kasar Portugal Cristiano Ronaldo ya kafa tarihin zama dan kwallo da ya fi cin kwallo a kasahse hudu cikin kaka daya a duniyar kwallon kafa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana babban titin da gwamnatinsa ke ginawa daga Lagos-zuwa Calabar da alamar ci gaba ce da zai samar da aikin yi.
Sanata Ned Nwoko ya zargi babban bankin Najeriya (CBN) da yin rufa-rufa wajen korar da ya yi wa ma’aikata 317 a kwanakin baya. Ya nemi majalisa ta gudanar da bincike
Majalisar Dattawa ta amince da dokar dawo da tsohon taken Najeriya "Nigeria We Hail Thee" tare da maye gurbin "Arise O Compatriots" domin kara kishin kasa.
Kungiyoyin kwadago na Najeriya sun sake yin fatali da sabon mafi karancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar. Sun bukaci a rika biyan ma'aikata N494,000.
Sakamakon kamfanin INEOS ne ya mallaki Manchester United da kuma kungiyar Nice, ana fargabar daya daga cikin kungiyoyin ba zai buga gasar Europa a kaka mai zuwa ba.
Masu zafi
Samu kari