Latest
Majalisar Wakilan Najeriya ta bukaci saka tallafi a harkar jigilar maniyya aikin hajji saboda muhimmancinsa ga addinin Muslunci da kuma tsadar rayuwa da ake ciki.
Dakarun tsaro sun yi nasarar kama Kachalla Duna Tagirke, hatsabibin 'dan bindiga da ya addabi garuruwan jihar Sokoto. Yana da goyon bayan Bello Turji.
Kwamishinar harkokin mata da walwala, Hajiya Zuwaira Gambo, ta bayyana cewa mutuwar shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau, ta taimaka wajen samun zaman lafiya.
Naira ta fadi zuwa N1,600 idan aka kwatanta da dala a ranar Alhamis yayin da tattalin arzikin Najeriya ke ci gaba da tabarbarewa a karkashin Shugaba Bola Tinubu.
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar da jadawalin ne a yau Alhamis 15 ga watan Faburairu wanda ya kunshi kasashen Afirka da sauran kasashen duniya.
Wani mutumi ya nemawa kansa mafita inda ya yi amfani da dutsen guga wajen girka ayabanasa sakamakon tashin gauron zabi da farashin iskar gas ya yi.
Kungiyar SERAP ta bayyana cewa baban Odita Janar na tarayya ya umurci babbann bankin Najeriya (CBN), da ya yi bayani kan dalilin raguwar asusun kudaden waje.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni sun fara yunƙurin kafa rundunar ƴan sandan jihohi da nufin magance duk wata matsala ta tsaro a ƙasar nan.
Yayin da ake neman sauya tsarin mulkin Najeriya, fitaccen dan kasuwa a Kano, Aminu Dantata ya magantu kan tsarin da ya dace da kasar a halin da ake ciki.
Masu zafi
Samu kari