Latest
Naira ta fadi zuwa N1,600 idan aka kwatanta da dala a ranar Alhamis yayin da tattalin arzikin Najeriya ke ci gaba da tabarbarewa a karkashin Shugaba Bola Tinubu.
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar da jadawalin ne a yau Alhamis 15 ga watan Faburairu wanda ya kunshi kasashen Afirka da sauran kasashen duniya.
Wani mutumi ya nemawa kansa mafita inda ya yi amfani da dutsen guga wajen girka ayabanasa sakamakon tashin gauron zabi da farashin iskar gas ya yi.
Kungiyar SERAP ta bayyana cewa baban Odita Janar na tarayya ya umurci babbann bankin Najeriya (CBN), da ya yi bayani kan dalilin raguwar asusun kudaden waje.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni sun fara yunƙurin kafa rundunar ƴan sandan jihohi da nufin magance duk wata matsala ta tsaro a ƙasar nan.
Yayin da ake neman sauya tsarin mulkin Najeriya, fitaccen dan kasuwa a Kano, Aminu Dantata ya magantu kan tsarin da ya dace da kasar a halin da ake ciki.
Ana shirin fito da wasu sauye-sauye da za a iya kawowa dokar zabe. Da zarar 'yan majalisa sun yi nasara, yadda ake shirya zabe zai canza a Najeriya.
Mummunar gobara ta tashi barikin ‘yan sandan tafi da gidanka da ke Gombe, da ke a '34 PMF Squadron' daura da garin Kwami a jihar Gombe, wanda ya ja asara mai yawa.
Dakarun sojoji na Operation Safe Haven da ke aikin samar da zaman lafiya a jihar Olateau, sun yi nasarar gano wata masana'anta inda ake kera muggan makamai a jihar.
Masu zafi
Samu kari