Sharif Lawal
7113 articles published since 17 Fab 2023
7113 articles published since 17 Fab 2023
Dakarun sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro, sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. An samu nasarar ne bayan artabu.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa, Farfesa Abdullahi Usman, ya bayyana cewa sun yi namijin kokari wajen samar da sassauci ga Alhazai yayin aikin Hajjin 2025.
Wasu 'yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a wani gari da ke kan iyaka a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun fafata da sojoji tare da kwashe makamai daga sansaninsu.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara shirin mika mulki a shekarar 2027. Ta ce yanzu 'yan Najeriya sun waye.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed kan janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers.
Wani jagoran 'yan bindiga, Isiya Akwashi Garwa, ya sako mutanen da ya sace a jihar Katsina. Jagoran 'yan bindigan ya sako mutanen ne saboda yarjejeniyar sulhu.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya yi martani mai zafi ga Alhaji Atiku Abubakar kan ikirarin cewa ana fama da yunwa a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa zaman lafiya ya dawo a jihar mai arzikin mai.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya fito ya yi magana kan rahotannin da ke cewa zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa ADC. Ya yi watsi da batun.
Sharif Lawal
Samu kari