Sharif Lawal
7113 articles published since 17 Fab 2023
7113 articles published since 17 Fab 2023
Wani kusa a jam'iyyar APC ta jihar Kano, Jadda Garko, ya yi zargin cewa an shirya masa zagon kasa don ka da ya samu mukami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na kokarin tarwatsa 'yan adawa. Ya ce ba za ta yi sahihin zabe ba.
Fadar shugaban kasa ta fito ta tanka kan sukar da Atiku Abubakar ya yi na cewa ta kasa magance matsalar yunwa da talauci. Ta ce tana alfahari da ci gaban da ta samu.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kalaman suka kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Atiku ya ce gwamnatin ta gaza sosai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yanke hutun da ya tafi yi a kasar Faransa. Shugaban kasan zai dawo Najeriya don ci gaba da jan ragamar harkokin mulki.
Babban kusa a jam'iyyar PDP, Segun Sowunmi, ya bayyana cewa zaben shekarar 2027, zai kasance ne a tsakanin jam'iyyun APC da PDP. Ya ce ba a batun ADC.
Sakataren jam'iyyar ADC na kasa, Rauf Aregbesola, ya bayyana cewa sun shirya kawo sabon tsari a fagen siyasar Najeriya. Ya nuna cewa akwai abubuwan da za a sauya.
Jagororin 'yan ta'adda sun halarci wani zaman sulhu da aka yi a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina. An yi zaman don samun hanyar zaman lafiya.
Tsohon mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, Segun Sowunmi, ya yi magana kan batun shirin ficewa daga PDP zuwa APC.
Sharif Lawal
Samu kari