Sharif Lawal
6943 articles published since 17 Fab 2023
6943 articles published since 17 Fab 2023
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin suna hada baki da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun kuma kubutar da wani mutum.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta yi barazanar tsunduma yajin aikin sai baba ta gani. Ta ba gwamnati wa'adi don ta biya mata bukatun da ta dade tana nema.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro ta kusa zama tarihi. Ya ce nan da wasu 'yan shekaru za a daina batun.
Kungiyar manyan ma'aikatan man fetur ta kasa (PENGASSAN), ta tsudunma yajin aiki a fadin Najeriya. Lamarin ya kawo tsaiko a kamfanin NNPCL da NUPRC.
Tsohon ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Farfesa Jerry Gana, ya ba da tabbacin cewa Goodluck Jonathan, zai tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2027.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai da mafarauta a mummunan harin.
Wani kusa a jam'iyyar APC a jihar Kano, Hon. Seyi Olorunsola, ya bayyana cewa jam'iyyar APC za ta samu nasara a Kano ba tare da goyon bayan Rabiu Musa Kwankwaso ba.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya yi kalaman zargi kan gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf. Ya nuna cewa bai san yadda ake gudanar da mulki ba.
'Yan bindiga sun kai farmaki a garin Dabai da ke karamar hukumar Danja a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun fuskanci tirjiya daga wajen jami'an tsaro da 'yan sa-kai.
Sharif Lawal
Samu kari