Sharif Lawal
6943 articles published since 17 Fab 2023
6943 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin kira ga 'yan Najeriya. Shugaba Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya su daina yin kalamai marasa kyau a kan kasar.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kai ziyarar gani da ido kan yadda aikin gina wani titi yake tafiya a Kaduna. Gwamnan ya ce za a kammala aikin cikin watanni tara.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ga gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu cewa akwai wasu karin gwamnonin adawa da za su dawo APC.
Gwamnan jihar Adamawa, Alhaji Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi afuwa ga mutanen da ke zaman gidan gyaran hali. Gwamnan ya zabo su ne bayan yabawa da halayensu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata malamar asibiti bayan ta yi rantsuwar kama aiki. 'Yan bindigan sun bukaci a ba su kudin fansa masu tarin yawa.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga 'yan Najeriya da ka da su yanke fata wajen samun ci gaba. Ya bukaci su kasance masu kishin kasa a kodayaushe.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar cafke wani hatsabibin dan bindiga. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu tarin yawa.
Denge Josef Onoh ya fito ya gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu cewa Goodluck Jonathan yana da hurumin sake tsayawa takara a zaben shekarar 2027.
Wasu miyagun 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram, sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutum daya tare da kona fadar basarake.
Sharif Lawal
Samu kari