Sharif Lawal
6943 articles published since 17 Fab 2023
6943 articles published since 17 Fab 2023
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun kashe wani babban likita tare da yin garkuwa da 'ya'yansa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kira da babbar murya ga mutanen da ke rayuwa a kan iyaka. Ya bukaci ka da su bari 'yan ta'adda su kore su.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci kan karar da ke kalubalantar dakatarwar da majalisa ta yi wa Sanata Natasha.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun yi kisa tare da sace mutane da dama a kan hanya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin garkuwa da wasu da dama. An kuma kona gidaje.
Uwargidan shugaban kasan Najeriya, Remi Tinubu, ta bayyana cewa ta shiga cikin wani lokaci lokacin zaben shekarar. Ta ce an ci amanarta a inda ba ta yi zato ba.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya dauko dan marigayi Bukae Abba Ibrahim, mukami a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada shi matsayin mai ba shi shawara.
Matatar Dangote ta yi tayin biyan albashi ga ma'aikatan da ta kora saboda zargin cin amana. Sai dai kungiyar PENGASSAN ta ki amimcewa da bukatar matatar.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan rikicin Boko Haram. Ya bayyana cewa ya kamata a dauki kwararan matakai don magance matsalar.
Sharif Lawal
Samu kari