Sharif Lawal
7127 articles published since 17 Fab 2023
7127 articles published since 17 Fab 2023
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna. Zanga-zangar ta barke ne bayan an zargi jami'an tsaro da kisan wani matashi a cikin birnin Kaduna.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce ba zai iya aiki a cikinta ba.
Na hannun daman tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa, Abdulmumin Jibrin, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fito ta zargi APC mai.muki da amfani da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC wajen dakushe kaifin da 'yan adawa suke da shi.
Dan majalisar wakilai wanda ke wakiltar wasu mazabobi a jihar Kogi, Leke Abejide ya yi hasashen nasarar Bola Tinubu idan ya yi takara da Goodluck Jonathan a 2027.
Wasu 'yan ta'adda na kungiyar ta'addanci ta ISWAP sun yi aika-aika bayan sun wani hari a Borno. Magakan kungiyar sun hallaka wani shugaban kungiyar mafarauta.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na son ganin ta kawo karshen rikicin da take fama da shi. PDP ta amince da bukatun da Nyesom Wike ya gabatar a gabanta.
Gwamnan jihar Ekiti, mai girma Biodun Oyebanji, ya yi kora a gwamnatinsa. Ya sallami wasu daga cikin kwamishinoninsa da masu ba da shawara na musamman.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan wasu rahotanni da ke nuna cewa mai girma Bola Tinubu na fama.da rashin lafiya. Ta nuna cewa ba haka lamarin yake ba.
Sharif Lawal
Samu kari