Sharif Lawal
7120 articles published since 17 Fab 2023
7120 articles published since 17 Fab 2023
Kungiyar Northern Ethnic Nationality Forum (NENF) ta koka kan matsalar rashin tsaro. Ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi garambawul a gwamnatinsa.
Gwamnan jihar Katsina, Sanata Uba Sani, ya yi magana kan dalilin da y asanya gwamnatinsa ta kawo shirin yin sulhu da 'yan bindiga don samun zaman lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane ciki har da jami'an tsaro. Sun kuma yi awon gaba da wasu.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano, Abdulmumin Jibrin, ya bayyana kaduwarsa kan korar da aka yi masa daga jam'iyyar NNPP.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna takaicinsa kan harin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai. Ya ce sojoji da fararen hula sun rasu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi maganganu kan matsalar rashin tsaro. Ya nuna magance matsalar ya fi karfin a tsaya amfani da bindigogi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da ba da tallafin kudi ga iyayen dalibai domin magance matsalar rashin sanya yara a makaranta.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an hukumar NSCDC kwanton bauna a jihar Edo. Miyagun sun kashe jami'ai tare da sace wani dan kasar China.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan wadanda suke dauke da makamai sun kashe mutane tare da sace wasu.
Sharif Lawal
Samu kari