Sani Hamza
5158 articles published since 01 Nuw 2023
5158 articles published since 01 Nuw 2023
Fubara ya musanta wasu zarge-zargen Tinubu, yana mai cewa ya dauki matakai don kare albarkatun mai, tare da zargin Wike da haddasa rikici a jihar Rivers.
Archbishop Danson ya bukaci Shugaba Tinubu ya janye dokar ta-baci da ya ayyana a Rivers, ya dawo da Fubara kan aikinsa tare da kwabar Wike da ‘yan majalisa 27.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ta kwashe fiye da shekara guda tana fama da yunkurin cin zarafi daga shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ‘yan bindiga sun kashe shugaban Miyetti Allah a Filato bayan buda baki. An taba kai masa hari sau uku kafin daga karshe a kashe shi.
A 2014, majalisar wakilai ta ƙi amincewa da buƙatar Goodluck Jonathan na tsawaita dokar ta-ɓaci a jihohin Arewa maso Gabas bayan gaza samun rinjaye.
Majalisar wakilai ta amince da dokar ta-ɓaci a Rivers, inda ‘yan majalisa 243 suka halarta, suka kada kuri’ar murya don amincewa da bukatar Shugaba Tinubu.
EFCC ta kama Akanta Janar na Bauchi da wasu mutum biyu bisa zargin wawure Naira biliyan 70, yayin da ake binciken Gwamna Bala Mohammed kan lamarin.
‘Yan bindiga sun sace dalibai 2 a jami’ar FUDMA, da ke jihar Katsina yayin da aka ceto wani wanda aka yi garkuwa da shi a Adamawa, an kuma kama malami a Jigawa.
Kungiyar lauyoyin Najeriya, NBA ta yi Allah-wadai da cire Gwamna Fubara da ‘yan majalisa, tana mai cewa dokar ta-baci ba ta bai wa Shugaban Kasa wannan iko ba.
Sani Hamza
Samu kari