Sani Hamza
5110 articles published since 01 Nuw 2023
5110 articles published since 01 Nuw 2023
Shugaban cocin FARIM, Prophet Samuel Ojo ya ce Tinubu zai sake lashe zabe a 2027 domin Ubangiji ya riga ya amince da hakan. Ya ce duk wani kawance zai rushe.
Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai sun zargi gwamnatin Tinubu da gazawa kan talauci da tsaro, sun kuma sha alwashin hana shi sake yin nasara a zaben 2027.
Dr. Lamido ya nemi Kudu maso Yamma su fitar da dukkan ‘yan takarar shugaban kasa a 2027, sannan a bai wa Kudu maso Gabas dama a 2031 don adalci da daidaito.
Saudiyya ta hana Sheikh Ahmad Gumi da wasu malamai sama da 16 shiga Madina domin gudanar da aikin Hajji. Legit ta tattaro yadda hakan ya shafi duniyar Musulunci.
Hon. Bamidele Salam da Hon. Oluwole Oke sun yi cacar baki kan zargin cewa APC na zawarcin gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, don ya bar PDP kafin 2026.
A 2025, babbar sallah (Eid Al Adha) za ta kama ranar 6 ko 7 ga Yuni, kamar yadda aka sanar. Kasashe 5 da suka hada da Pakistan da India za su yi sallah a 7 ga wata.
Kotun ɗaukaka ƙara ta soke hukuncin da ya rushe KASIEC da zaɓen kananan hukumomin Kano na 2024. Ta tabbatar da sahihancin shugabanni 44 da ‘yan takarar Kwankwasiyya.
'Yan daba sun kai hari tashar saukar jirgi da ke cikin kamfanin siminti na Ashaka da ke a Gombe. Jami'in NSCDC ya samu nasarar kashe ɗaya daga cikin 'yan daban.
Tinubu ya kafa kamfanin NCGC da jarin N100bn, inda ya nada Yakubu Dogara matsayin shugaban gudanarwa. NCGC zai tallafa wa kananan ‘yan kasuwa, matasa da masana’antu.
Sani Hamza
Samu kari