Sani Hamza
5103 articles published since 01 Nuw 2023
5103 articles published since 01 Nuw 2023
INEC za ta gudanar da zaɓen cike gurbi a jihohi 12 a ranar 16 ga Agusta, 2025, inda za a cike kujeru 16; an dage zaɓen wasu mazabu biyu saboda dalilai na musamman.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da sanya hannu kan muhimman kudirorin gyaran haraji guda huɗu, inda ya bayyana hakan a matsayin "sabon babi" ga Najeriya.
Tinubu ya ƙi amincewa da kudirin NDLEA saboda ya saɓa dokokin kuɗi; wannan shine karo na biyu da hakan ya faru a mako. Amma zai sanya hannu kan dokokin haraji huɗu.
Fitaccen jarumin Kannywood, Lawan Ahmad ya fara rigima da masu kallon Izzar So kan zargin shirin ya yi tsawo da yawa. Ya mayar da martani mai zafi, ciki har da zagi.
Gwamnatin Najeriya ta dage ɗaukar ma'aikata a Immigration, Civil Defence, da sauransu zuwa 14 ga Yuli, 2025. A cewar sanarwar, an samar da sabon shafin neman aikin.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya gargadi Shugaba Tinubu cewa ba zai goyi bayansa ba a 2027 idan ya ki tafiya da Shettima. Ya nemi ya toshe kunne daga 'yan adawa.
Sanata Imasuen ya sauya sheka zuwa APC saboda rikicin cikin gida da ya mamaye jam'iyyarsa ta LP. Ya ce zai taimaka wajen tabbatuwar kudurin Renewed Hope Agenda.
Gwamnatin Adamawa ta ce sabuwar dokar masarautu ta shafi sarautar Atiku ta Wazirin Adamawa, amma mai magana da yawun gwamnan ya musanta cire shi.
Sojojin Najeriya 20 ne suka bakunci lahira yayin da 'yan bindiga suka farmaki sansanin su da ke Kwanan Dutse, karamar hukumar Mariga, jihar Neja a ranar Asabar.
Sani Hamza
Samu kari