Salisu Ibrahim
5651 articles published since 29 Dis 2020
5651 articles published since 29 Dis 2020
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana kadan daga abubuwan da Tinubu zai samarda Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa. Jam'iyyar ta fadi haka yau.
A rahoton da muka samo, an bayyana dan takarar shugaban kasan da aka fi neman bayanansa a kafar nema ta Google a 2022. Tinubu ne ya fi kowa sanuwa a shekarar.
An yada labarin cewa, gwamnonin PDP sun gana da Tinubu a Landan, amma ya fito ya yi karin haske kan gaskiyar abin da ya faru. Tinubu ya ce bai gana da kowa ba.
Kwamishinan Kano ya bayyana gaskiyar lamarin da ya faru har aka ce wai an kore shi daga aiki. Ya ce da kansa ya ajiye aiki don haka yana da hujja a hannunsa.
Amarya ta jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ta kalli angonta ta shafe kirjinsa a lokacin da ake tsaka da biki. Mutane da yawa sun yi martani da yawa.
Wasu bakaken fata yara kanana sun bayyana jin dadi da ganin wani bature yayin da ya kai ziyara garinsu, sun yi mamakin fatar jikinsa da bambancinta da tasu.
Sojojin Najeriya sun yi luguden wuta kan wani sansanin da 'yan Boko Haram suka fake, suke cin karensu babu babbaka. An hallaka 'yan ta'adda masu yawan gaske.
Wani labari mara dadi ya fito daga jihar Oyo, inda wani alhaji ya mutu a layin gidan mai. AN tattaro cewa, ba a san ya mutu ba sai da aka zo jan layi a gidan.
Jama'a a kafar sada zumunta sun shiga mamakin yadda Naira ta sauya kala bayan da aka manta aka wanke kudin a cikin aljihu suka koma farar takarda kal kawai.
Salisu Ibrahim
Samu kari