Salisu Ibrahim
5649 articles published since 29 Dis 2020
5649 articles published since 29 Dis 2020
Rahoton da muke samu aga jihar Zamfara ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun shiga tashin hankali a jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, wani gini ya ruguje a wani yankin jihar Oyo inda ya hallaka mutanen da ba a san adadinsu ya zuwa yanzu da ake hada rahoto.
Kasashen duniya na ci gaba da tattare 'ya'yansu a Sudan yayin da yaki ya barke a kwanakin baya. Wannan ya faru ne bayan barkewar yaki a kasar da ke Afrika.
Yanzu muke samun labarin yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kari kan albashin ma'aikata a kasar nan, inda ya tuni ya fara biya a yau Asabar ta Afrilu.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta bayyana yadda ta gano ana sata a Najeriya ba tare da wasu manyan dalilai ba. Hukumar ta ce yawan gidajen Abuja na barayi ne.
Sanata Orji Kalu na APC ya bayyana gaskiyar da ake ciki game da jita-jitan da ake yadawa na cewa bashi da lafiya kuma yana kasar waje yana neman lafiyar likita.
Yayin da ake shirin karamar sallah, an ga wasu mutane dauke da makamai a jihar Kano suna kokarin wucewa wasu jihohin Arewa don aikata mummunan aikin ta'addanci.
'Yan Najeriya na ci gaba da jiran labarin ganin jinjirin watan Shawwal na karamar sallah. Ya zuwa yanzu, akwai rahotannin da ke nuna ba a ga wata a wasu wurin.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya bayyana dakatar da Hudu Yunusa Ari bisa zarginsa da kawo tsaiko ga zaben gwamnan jihar Adamawa da aka kammala.
Salisu Ibrahim
Samu kari