Salisu Ibrahim
5649 articles published since 29 Dis 2020
5649 articles published since 29 Dis 2020
Tun bayan cire tallafin man fetur da Bola Ahmed Tinubu ya yi a Najeriya, mutane ke shan fama da wahalhalu yayin da masu gidan mai suka koka kan nasu matsalolin.
Jama'ar kafar sada zumunta sun shiga mamakin yadda wata kyakkyawar budurwa ta zauna tare da shanu a gidan Gona, an ga lokacin da take fama da shanu a gidan.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunan wanda yake so Tinubu ya ba mukamin minista a nan gaba kadan. Ya bayyana hakan ne a kwanan nan ga Tinubu.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayana cewa, bata san da cewa daliba ta ci maki 362 ba, saboda a iyakar saninsu, 249 ta samu a jarrabawar da aka yi kwana nan.
Daya daga tsoffin sanatocin APC ya bayyana matsayarsa game da halin da ake ciki na kararrakin zabe da su Atiku da Tinubu ke fuskanta a yanzu. Ya fadi dalilai.
Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta caccaki Turawan EU game da yadda suka kawo rahoton karshe game da zaben 2023 da ya gabata. Ya bayyana bacin ransa game da haka.
Sanata Shehu Sani na kan ra'ayin cewa, bata lokaci ne gwamnati ta tsaya wani tattaunawa da 'yan bindigan da suka addabi jama'ar gari. Ya bayyana dalilinsa uku.
Wata budurwa ta jawo cece-kuce a shafin Twitter yayin da ta yada bayanan katin cire kudin saurayinta a Twitter bayan sun samu matsala. Jama asun ga laifinta.
Ilahirin ahalin jami'ar ABU sun shiga jimami yayin da wani dalibin likitanci na ajin karshe ya kwanta dama. An bayyana irin tasirinsa da kuma irin kokarinsa.
Salisu Ibrahim
Samu kari