Salisu Ibrahim
5649 articles published since 29 Dis 2020
5649 articles published since 29 Dis 2020
Yanzu muke samun labarin cewa, gwamnan Bauchi ya daidaita da Dr Idris bayan da su Kabiru Gombe suka je don roka masa gwamna Muhammad Bala na jihar ta Bauchi.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, za ta dauki wani aiki mai tsoka nan ba da jimawa ba. Ta tallata neman wanda zai mata aiki a kafar sada zumunta ta X, Twitter.
Majalisar dattawa ta bayyana rashin jin dadinta da yadda 'yan faucen waya ke shiga majalisa suna sace wayoyin sanatoci ba gaira babu dalili haka siddan kawai.
Sanata Kalu ya bayyana cewa, a yanzu haka talaka da mai kudi a Najeriya kowa na shan wahala ba kamar yadda wasu ke gani ba. Ya ce kada NLEC ta tafi yajin aiki.
A halin da ake ciki, wasu masu zanag-zanga sun farmaki ofishin jakadancin kasar Faransa da ke birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar. Hakan ya faru bayan juyin mulki.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka malamin Izala tare da wasu mutane biyar a jihar Kaduna. An bayyana yadda lamarin ya faru a makon nan.
Gwamnonin Arewa maso Gabashin Najeriya sun bayyana rage radadin cire tallafin man fetur. Sun kawo hanyar da kowa zai ji dadi ba tare da wata matsala ba a jiha.
Yayin da ake ci gaba da jiran yadda za a kaya, jam'iyyar NNPP ta bayyana rushe shugabancinta a wasu jihohi bakwai a Najeriya kan yadda wasu abubuwa suka taso.
A yayin da 'yan Najeriya ke cikin wani yanayi na tsadar rayuwa, an ba su shawarin yadda za su kare kansu daga aukuwar ta'addanci a kansu ko kuma na kusa dasu.
Salisu Ibrahim
Samu kari