Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Gwamnan jihar Zamfara ya sha caccaka daga jigon APC kan yadda ya zargi gwamnatin tarayya da yunkurin tattaunawa da 'yan bindiga a kwanakin nan masu zuwa.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bgayyana karin albashi ga ma'aikatan gwamnati don rage musu radadin da suke ciki na cire tallafin man fetur a kasar.
Rahoton da muke samu daga jihar Ogun ya bayyana yadda aka tabbatar da dan takarar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a zaben bana wato 2023.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, gwamnatinsa na aikin tabbatar da ba a samu matsala ba kuma an samu sauki wajen rayuwa a Najeriya.
An sanar da cewa, gobe shugaban kasa Bolad Ahmad Tinubu zai fito domin yiwa 'yan kasa jawabi kan halin da ake ciki a kasar nan. Shugaban zai yi haka.
Shugaba a majalisar dattawa ya bayyana bukatar masu shirin yajin aiki su janye yayin da ake ci gaba da shirin ruyfe Najeriya a makon da za a shiga.
A wata tattaunawa da aka yi da jiga-jigan APC, sun ba da shawari ga Bola Ahmad Tinubu inda suka ce ya kamata ya yi wani abu, hakazalikas na ba NLC ma.
Yanzu muke samun labarin yadda tsohon gwamnan jihar Kaduna ya raba gari da jam'iyyar PDP da ya yi gwamna a cikinta. Wannan na zuwa ne a ranar 30 ga wata.
Babban malamin addini kuma mai fada a ji a harkar jami'o'i a Najeriya ya bayyana yanayin da ake ciki na gaza samo mafita ga matsalolin kasar nan a yanzu haka.
Salisu Ibrahim
Samu kari