Muhammad Malumfashi
20099 articles published since 15 Yun 2016
20099 articles published since 15 Yun 2016
Sanusi Sa'id Kiru ya rike kwamishina a zamanin APC, ya soki gwamnatin NNPP. Amma an gano NGO na kasashen duniya in suka turo kudi, awon gaba da aka rika yi.
Abba Kabir Yusuf zai sa kafar wando daya da masu taba filayen gwamnati. Gwamnan Kano, Abba zai dauki matakin gaggawa kan batun dawo da saida filayen gwamnati.
Abba Gida Gida ya fadi abin da ya faru tsakaninsa da matar shugaban DSS a baya, ya ce Uwargidar Shugaban na DSS ta zagi iyayena, ta sha alwashin hana shi mulki.
'Yan Kwankwasiyya sun fara cika bakin cewa za su rufe bakin 'yan adawa. Abba yana kokarin rufe bakin ‘yan adawa, gwamnatin NNPP ta baro ayyuka iri-iri a Kano.
Dala ta tashi daga N200 zuwa N460 yau ta kai N1, 5000 a mulkin APC. Mun rahoto tarihin tashin Dala daga zamanin Shagari zuwa mulkin shugaba Bola Tinubu
Shugaban NIA ya gabatarwa shugaban kasa takardar murabus. A yayin da ya je ganawa da shugaban kasa ne sai Ahmed Rufai Abubakar ya sauka daga matsayin da aka nada shi
Mun tattaro jerin Gwamnoni 7 da suka samu digirin PhD kafin shiga ofis a yau. Akwai gwamnonin jihohin da suka kure boko kafin su sa kafa a harkar siyasa.
Dawowar Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da CJN alhali Kashim Shettima yana Najeriya ya jawo alamar tambaya. An yi tunanin za a bar mataimakin shugaban kasa ya rantsar.
Ana kiran mutane su tarbi Muhammad Sanusi II, wanda zai dawo daga tafiyar da ya yi ƙasar waje ranar Lahadi 25th August, 2024 da misalin karfa 9:30am na safe.
Muhammad Malumfashi
Samu kari