Muhammad Malumfashi
20170 articles published since 15 Yun 2016
20170 articles published since 15 Yun 2016
Bola Tinubu ya karawa kananan Ministoci girma, sababbin ministocin tarayya sun shiga ofis da kafar dama. Akwai kananun ministoci a majalisar da ta kunshi mutane 48.
A can baya tsohon ‘dan wasan Man Utd, Paul Pogba ya karbi addinin Musulunci. Pogba ya ba da labarin tasirin abokansa wajen karbar addinin da yake kai yau.
Za a ji wanda a shekarun baya can a 1980s aka daure a kurkukun Amurka ya samu sarauta a Najeriya. Shekaru kusan 30 da suka wuce aka same shi da laifin sata a Amurka.
Akwai boyayyun ‘yan takara bayan Trump da Harris a zaben Amurka. Bayan Donald Trump da Kamala Harris, wasu sun shiga zaben kasar Amurka da aka yi.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya fadi dalilin kin Kamala Harris a Amurka, ya ce da Kamala Harris ta yi nasara, yana ganin gara mulkin Donald Trump.
Za a ga jerin APC da aka ji sun soki gwamnatin Bola Tinubu a Najeriya. Alal misali, sukar gwamnatin Bola Tinubu ne ya jawo Muhammad Ali Ndume ya rasa matsayinsa.
Ana so Gwamna ya canza sunan sabuwan jamiar da za'a bude ta Khadija University, Majia zuwa sunan ranar da gobarar nan ya faru domin tunawa na har abada.
A yanzu idan akwai wata kujerar da za a kira ‘ka fi minista’ a gwamnatin tarayya, Hadiza Bala Usman ce a kai. Ita ce ta ke da ta-cewa a kan makomar ministoci.
Sheikh Ibrahim Ahmad Maqary ya soki tsare ƙananan yara saboda zargin cin amanar ƙasa da kifar da gwamnati. Limamin na ganin alkalai da jami’an tsaro sun yi zalunci
Muhammad Malumfashi
Samu kari