Muhammad Malumfashi
21485 articles published since 15 Yun 2016
21485 articles published since 15 Yun 2016
'Yan bindiga sun kashe 'yan sanda biyu da ke rakiyar shugaban masu rinjaye na majalisar Ebonyi, yayin da motarsu ta lalace a Imo. 'Yan sanda sun fara bincike.
Kamfanin Dangote ya bude shafin daukar ma'aikata a Najeriya. Sama da guraben aiki sama da 30 mutane za su nema. Za a yi aiki a kamfanin siminti da sauransu.
Haɗakar jam'iyyun adawa da suka haɗe a ADC sun bayyana takaicin yadda gwamnati ta ajiye muhimman ayyuka domin gyaran filin jirgin Legas a kan sama da 712bn.
Ambaliyar da ta afku a Filato, Bauchi da Neja ta rusa gidaje, ta cinye gonaki tare da raba dubban mutane da muhallansu, yayin da gwamnati ke kokarin kai agaji.
Tsohon dan majalisar wakilai da ya wakilci jihar Taraba sau biyu a majalisar kasa ya fita daga jam'iyyar APC. Dan majalisar bai yanke matsayar shiga ADC ba.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kasa hakura kan sukar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi wa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Festus Keyamo ya bayyana cewa daga kudin tallafin mai za a kashe N712bn domin gyara filin jirgin saman Legas.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bashir Bayo Ojulari, ya koma bakin aikinsa yayin da ake ta yada maganganu kan cewa ya yi murabus daga kan mukaminsa.
NiMet ta ce za a samu saukar ruwan sama daga Litinin zuwa Laraba a sassan Najeriya, tare da gargadin ambaliya musamman a jihohin Adamawa, Bayelsa da Oyo.
Muhammad Malumfashi
Samu kari