
Muhammad Malumfashi
14710 articles published since 15 Yun 2016
14710 articles published since 15 Yun 2016
‘Dan takaran APC a Kaduna ya tsaida Mataimakiyar Gwamna. Idan APC ta lashe zabe, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe za ta zarce a kan kujerar da ta ke kai tun 2019.
Za a ga duka jerin Alkalan Alkalan da aka yi a tarihi daga 1958-2022 da yadda suka kare a Najeriya. Daga ciki za a ji akwai wadanda aka nemi a kora daga aiki.
Yau ake jin hukumar Aikin Hajji Ghana Sun batar da Paspo din maniyata aikin hajji bana sama da 176, wanda hakan ya sa basu samu tafiya aikin hajjin bana ba.
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis a jadawalin jarrabawar SSCE na bana. Shugaban MURIC, Ishaq Akintola ya yi wa hukumar uzuri, ya ce kuskure aka yi.
Wani bincike da StatiSense ta gudanar ya tabbatar da Atiku, Buhari da Yemi Osinbajo sun fi kowa suna. Amma yawan mabiya a Twitter bai nufin cin zabe a Najeriya
Peter Obi ya sake jan-kunnen magoya bayansa, ganin su na neman wuce gona da iri. Obi ya yi kira da babban murya ga masoyan cewa su rika bin mutane a sannu.
Majalisar amintattu na BOT ta dauki mataki domin sasanta rigimar da ke neman barkewa a PDP. Kwanan nan Atiku Abubakar da Gwamnoni za su sasanta da Nyesom Wike.
Rabiu Kwankwaso ya ce akwai ‘yan hanna ruwa gudu a LP. Kwankwaso ya bayyana matsalarsa da Peter Obi da yankin da zai fito da abokin takararsa a Jam’iyyar NNPP
Rabiu Kwankwaso ya hango cewa babu yadda za ayi Peter Obi ya kai labari a Labor Party. Kwankwaso ya ce magoya bayan Labour Party sun fito ne daga yanki daya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari