Muhammad Malumfashi
21485 articles published since 15 Yun 2016
21485 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El Rufai na cikin manyan jiga-jigan siyasa a Najeriya da suka kafa haɗakar ADC, hakan ya jawo manya a Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar Amnesty Int'l ta zargi gwamnatin tarayya da sakaci tare da ƙin damuwa da hakkokin masu faɗin albarkacin bakinsu.
A labarin nan, za a ji cewa iyaye mata da ƴan mata, musamman mazauna kofar mata a Kano sun bazana domin zanga-zangar adawa da yawaitar faɗan daba.
An samu asarar ran mutum daya bayan da aka yi fito na fito tsakanin jami'an 'yan sanda da mutanen gari a birnin tarayya Abuja. Wasu kuma sun jikkata.
Wasu rahotanni sun sake fitowa daga hukumar tsaro ta DSS game da Kwamishinan sufuri na Kano, Ibrahim Namadi bayan belin dilan kwaya da ake zargi a jihar.
Ministan yada labarai a gwamnatin Bola Tinubu, Mohammed Idris ya ci gyaran Gwamna Mohammed Umaru Bago kan matakin da ya ɗauka na rufe gidan rediyo a Niger.
Reno Omokri ya roki 'yan Arewa su zabi shugaba Bola Tinubu a 2027 domin cigaba da hadin kan kasa. Omokri ya yi gargadi da rabuwar Najeriya kan rashin adalci.
Kungiyar malaman jinya da unguwar zoma ta sanar da janye yajin aikin da ta tsunduma a fadin kasar nan. Janye yajin aikin na zuwa ne bayan kwashe kwana hudu ana yi.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda,ya rasa daya daga cikin hadimansa. Mai ba shi shawara na musamman kan harkokin ci gaban al'umma, ya rasu
Muhammad Malumfashi
Samu kari