Muhammad Malumfashi
21483 articles published since 15 Yun 2016
21483 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin Kano ta soke kwangilar titin Jaba-Gayawa bayan bidiyon Dan Bello da ya nuna yadda titin ya lalace. An kuma amince a kashe N14.8bn kan manyan ayyuka.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago, ya saba jawo cece-kuce kan irin matakan da yake dauka a gwamnatinsa. Na baya-bayan nan shi ne umarnin kulle gidan rediyo.
Shugaban kunguyar IPMAN na ƙasa, Abubakar Garima ya tabbatar da cewa matatar Ɗangote ta kara N30 a farashin kowace lita da take sayarwa ƴan kasuwa.
Peter Obi ya ba da N15m ga kwalejin jinya da makarantar islamiyya a Bauchi, yana yabawa rawar malaman jinya tare da alkawarin tallafa musu a fadin kasa.
Tsohon shugaban ƙasa, Goidluck Jonathan ya nemi Peter Obi ya haƙura ya janye masa takara, ana zargin ya yi masa tayin kujerar minista idan aka yi nasara.
Sojojin saman Najeriya sun yi nasarar dakile harin ‘yan ta’adda a garin Rann da ke Borno, tare da hallaka sama da 30 a wani samame na daban da aka kai a Zamfara.
Fadar shugaban kasa ta caccaki Olusegun Obasanjo inda ta ce nasarorin Bola Tinubu cikin shekara biyu sun fi na PDP daga 1999 zuwa 2007, duk da matsin tattalin arziki
A tarihin masana'antar Kannywood an yi wasu fitattun jarumai da mawaka waɗanda suka yi shura amma daga baya suka zama abin tausayi kuma ba a jin duriyarsu.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya roki tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya dawo gidansa da asali watau jam'iyyar PD0 kafin 2027.
Muhammad Malumfashi
Samu kari