Muhammad Malumfashi
21075 articles published since 15 Yun 2016
21075 articles published since 15 Yun 2016
Marigayi Dr Ibrahim Bello ya shafe shekara 10 a kan mulki bayan zama Sarkin Gusau a 2015. Ya rike mukamai da dama ciki har da aikin koyarwa kafin sarauta.
A labarin nan, za a ji cewa akwai yiwuwar a samu ɓaraka a majalisar dattawa bayan jagororin majalisa sun zargi shugabansu, Sanata Godswill Akpabio da ware su.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce 'yan jam'iyyar ADC da suka fara hadaka suna cikin rudani. Ya ce Abdullahi Ganduje zai ba da shawara wa APC.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya tabbatar da rasuwar Sarkin Katsinan Gusau, Mai Martaba Dr. Ibrahim Bello da safiyar ranar Juma'a, 25 ga Yuli, 2025.
Sabon shugaban APC, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa kofar su a bude take ga 'yan jam'iyyun adawa kamar Rabiu Musa Kwankwaso da sauransu su dawo APC.
PDP za ta gudanar da babban taronta a Ibadan daga 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba. Ta dauki matakin doka kan mambobin da suka sauya sheka bayan lashe zaɓe.
Daga shekarar 2013 da aka kafa APC, zuwa wannan watan na Yulin 2025, jam'iyyar ta samu shugabanni 9. A wannan rahoto, mun jeru shugabannin APC da tasirinsu.
Fiye da mako guda bayan rasuwar marigayi Muhammadu Buhari, tsohon mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya yi magana game da halayen tsohon mai gidansa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta waiwayi koken jama'a a ɓangaren lafiya, ta shirya asibitoci sama da 200 da za a gyara a dukkanin kananan hukumomi 44.
Muhammad Malumfashi
Samu kari