Muhammad Malumfashi
21483 articles published since 15 Yun 2016
21483 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar wani ɗan ƙasar China, Luo Zhi Mao a cikin kamfanin da yake aiki a jihar Kogi, an fara gudanar da bincike.
Shahararren dan TikTok a Arewacin Najeriya, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da Al'ameen G-Fresh ya ce bai ga matsala a bidiyonsa ba duk da korafe-korafen mutane.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun sace fasinjoji bayan sun tare a kan hanya a jihar Kogi. 'Yan bindigan sun yi kwanton bauna ne a kan titi domin yin awon gaba da su.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta zabi gwamnan Akwa Ibom, Umo Eno a matsayin mafi kokari a shekarar 2025. An ba gwamnan lambar yabo a wano taro da aka yi ranar Alhamis.
Bayan kalaman Peter Obi game da wa'adin mulki, Gwamna Abdullahi Sule ya gargae shi cewa matsin lamba na siyasa na iya hana cika alkawarin wa’adin mulki daya.
Gwamnatin Najeriya ta kara jaddada cewa ba za ta karbi 'yan ciranin Amurka da shugaba DonaldTrump ke son turowa. Hakan na zuwa ne bayan sun fara isa kasashen Afrika.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi kira ga 'yan adawa da su zama tsintsiya madaurinki daya don kwace mulki a hannun APC.
Malam Muhammed Garba, tsohon kwamishinan yaɗa labarai a Kano ya ce Ganduje ya je Landan ne a duba lafiyarsa kuma ya samu hutu bayan ya gama aikinsa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bukaci a kori wasu mutane da suka fito suka yi adawa da manufofin jam'iyyar PDP. Ya ce ciki har da Nyesom Wike.
Muhammad Malumfashi
Samu kari