Muhammad Malumfashi
21483 articles published since 15 Yun 2016
21483 articles published since 15 Yun 2016
Audu Ogbeh ya rasu yana da shekaru 78 bayan ya yi gargadi kan makomar Najeriya, matsalar matasa, da kuma bayyana yadda ya tsira daga yunkurin kashe shi a 1998.
Tsohon gwamnan Ogun, Otunba Gbenga Daniel ya zargi gwamna mai ci, Dapo Abiodun da yi masa bita da kulli domin ruguza masa kadarorin miliyoyi da ya mallaka.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce zai doke Bola Tinubu a 2027 idan ya samu tikitin takarar shugaban kasa na ADC.
Tsohon karamin ministan ayyuka, Dayo Adeyeye, ya bayyana cewa rasuwar marigayi Muhammadu Buhari, ba za ta kawo cikas ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu ba 2027.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kano ta bayar da tabbaci na binciko waɗanda su ka kai harin da ya yi sanadin rasuwar hadimin Gwamnan, Sadiq Gentle.
Jarumar Kannywood da Nollywood a Najeriya, Rahama Sadau ta shiga daga ciki, an ɗaura aurenta ranar Asabar, 9 ga watan Agusta. 2025 a masallaci a Kaduna.
Yayan amarya Rahama Sadau ya yi bayani kan auren da kanwarsa ta yi a yau Asabar 9 ga watan Agustan 2025 inda ya ce mahaifinsu ya bar musu wasiyya.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta yi aure a jihar Kaduna. An daura aurenta da angonta Ibrahim Garba babu zato ba tsammani, an taya ta murna.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki a kan wasu daga cikin hadimansa da ake zargi suna da hannu a belin Danwawu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari