Muhammad Malumfashi
20900 articles published since 15 Yun 2016
20900 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawan Najeriya ta mika bukata ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan karrama attajiri a kasar nan, Alhaji Aminu Dantata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan Najeriya tabbacin cewa gwamnatinsa na daukar batun yaki da ta'addanci da 'yan bindiga da matukar muhimmancin gaske.
Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce ba shi da burin tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 sai dai idan wasu mutum biyu da yake girmamawa ba su tsaya takarar ba.
Gwamnatin Amurka ta fitar da gargadi ga 'yan kasar ta kan zuwa jihohin Najeriya 18 saboda matsalolin tsaro da rashin asibitoci da jami'an lafiya a kasar.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun yi ta'asa bayan sun kai hari a Borno. Sun sace jami'in gwamnati da wani mutum bayan sun tare motarsu.
Bayan shafe kwanaki biyu ana gwaje-gwajen don tabbatat da lafiyarsa, gwamnatin Katsina ta ce an sallami Malam Dikko Radda daga asibiti, yana cikin ƙoshin lafiya.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin samar da ayyuka wa matasa har miliyan 1 a jihohi 22 da birnin tarayya Abuja ta hanyar noman waken suya, za a samar da N3.9tn.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mai neman takara a jam'iyyar APC, Adamu Garba, ya ba shugaban ƙasa, Bola Tinubu shawara yayin da ƴan adawa suka dunƙule a ADC.
Jigo a jam'iyyar NNPP, Alhaji Aminu Ringim ya bayyana jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin dan siyasar da zai maye gurbin Buhari.
Muhammad Malumfashi
Samu kari