Muhammad Malumfashi
20437 articles published since 15 Yun 2016
20437 articles published since 15 Yun 2016
Majalisar Wakilan Amurka ya yi watsi da kudirin da aka nemi sauke shugaban Amurka, Donald Trump kan harin da ya kai ƙasar Iran a lokacin yaƙinta da Isra'ila.
Wasu sojojin Isra'ila bakwai sun mutu a Gaza bayan harin bam da ya tarwatsar motar da suke ciki. Hamas ta ɗauki alhakin kai wannan mummunan harin.
A labarin nan za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kudi da ke zaune a birnin da jawo matsala a biyan haraji.
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin Ahmadu Umaru Fintiri ta kawo dokar da ta cire rawanin Atiku Abubakar a matsayin wazirin Adamawa bayan shafe shekaru.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Ali Ndume, ya bayyana cewa akwai yiwuwar zai fice daga jam'iyyar APC. Ya ce ya je tarurrukan 'yan hadaka.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai damuwa a tattare da mutumin da Bola Tinubu ya ce abokin Karatunsa ne.
Shugaban jam'iyyar SDP na kasa, Alhaji Shehu Gabam, ya yi fatali da batun dakatarwar da aka yi masa daga kan mukaminsa. Ya ce har yanzu shi ne shugaba.
An fafata tsakanin jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara da mayakan tantirin dan bindiga Bello Turji. Fadan ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Gwamnatin jihar Taraba ta musanta nada sabon mataimakin gwamna. Gwamnatin ta ce babu kamshin gaskiya a cikin jita-jitar da ake yadawa a kafafen sada zumunta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari