Muhammad Malumfashi
20437 articles published since 15 Yun 2016
20437 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a j cewa kungiyar tsofaffin yan sandan Najeriya sun bayyana cewa za su fito tituna domin shaida wa gwamnati halin da suke ciki.
A wannan labarin, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta zargi tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da barazana ga shaida a shari'arsa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani sansanin 'yan sanda da ke jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da makamai bayan an gwabza artabu.
Iran ta kashe mutum shida, ta kama daruruwa bisa zargin suna yi wa Isra'ila leƙen asiri, lamarin da ya jawo martani daga ƙungiyoyin kare hakƙin bil'adama.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Isra'ial ta fito karara, tana bayyana yadda ta kitsa hallaka jagoran addini na Iran, Ayatollah Khamanei a yakinsu.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara sun kawo karshen sabanin da ke tsakaninsu.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shugaban Fulani a jihar Kogi da ake kira da malam Iliyasu. Harbi matar shi da dan shi yayin harin. Suna asibiti suna kwance.
Sanata Barau Jibrin ya sauya sunan kungiyar goyon bayansa daga Barau zalla zuwa Barau/Tinubu yayin da ake maganar ajiye Kashim Shettima a dauke shi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bukaci a cigaba da addu'a a kan rashin tsaron Najeriya. Ya yi magana kan yakin Iran da Isra'ila.
Muhammad Malumfashi
Samu kari