Muhammad Malumfashi
20424 articles published since 15 Yun 2016
20424 articles published since 15 Yun 2016
Bayan murabus din Abdullahi Ganduje daga mukaminsa, wasu ‘yan jihar Borno sun koka matuka kan maƙarƙashiyar da ake shiryasa mataimakin shugaban kasa.
Dan marigayi MKO Abiola ya bayyana cewa Abacha ya gagara kashe mahaifiyar Tinubu, Alhaja Abibatu Mogaji, saboda girmamawa da karbuwarta a idon jama'a.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Dr. Goodluck Jonathan ya bayyana yadda aka hana shi karɓar mulki kafin rasuwar marigayi Umaru Musa Yar'Adua a Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar sun yi jimamin rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata. Dantata ya rasu a Abu Dhabi yana da shekara 94.
Marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya taba bayyana cewa yana fatan cikawa da imani idan lokaci ya yi. Ya yi maganar ne shekara biyu kafin rasuwar shi.
A labarin nan, za a jic ewa jama'a sun fara shiga damuwa a kan yadda aka yi gum kan kashe Hausawa, musamman Musulmi a jihohin Najeriya kuma ba hukunci.
Gwamnonin jam'iyyar APC 23 sun yi taro na musamman a jihar Edo domin tattauna makomar APC a Najeriya. Hakan na zuwa ne jim kadan bayan murabus din Ganduje
Wani jigo a APC ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai iya maye gurbin Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC a Abuja.
Jam'iyyar APC ta tabbatar da murabus din Abdullahi Ganduje daga shugabancin jam'iyyar. APC ta yi wa Ganduje fatan alheri bayan kammala shugabancin jam'iyya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari