Muhammad Malumfashi
21473 articles published since 15 Yun 2016
21473 articles published since 15 Yun 2016
Wani malamin addinin Kirista, Fasto Joel Atuma, ya fito ya yi hasashe kan tazarcen Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Ya ce akwai sharadin da zai sanya ya fadi zabe.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar IIIya taya sabon sarkin Ibadan murna tare da yi masa fatan alheri wajen sauke mauyin da ya hau kansa.
Hukumar EFCC tare da hadin gwiwar hukumar shige da fice sun mayar da 'yan kasashen waje da aka samu da laifin damfara da wasu laifuffukan yanar gizo.
Ana batun karawa Shugaba Bola Tinubu da yan siyasa albashi, mai fashin baki kan lamuran yau da kullum ya yi magana inda ya bukaci su yi murabus daga kujerunsu.
Ma'aikatar harkokin matasa ta Najeriya ta tabbatar da bude shafin rijista,wanda za a dauki matasan da za a ba horo kan harkokin da suka shafi kudi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana cewa an fara shirin aurar da tubabbun 'yan daba da su ka zubar da makamai tsakani da Allah.
Magoya bayan tafiyar Kwankwasiyya a Birtaniyya sun gudanar da taro na musamman a Birtaniya. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne jagoran Kwankwasiyya a duniya.
Gwamnatin Kano ta bullo da shirin yi wa 'yan daba afuwa. Ta bayyana cewa mutanen da za su amfana za a sake dawo da su cikin al'umma bayan an gyara musu tarbiyya.
Dan Majalisar Jibia da Kaita a jihar Katsina, Hon. Sada Soli ya bayyana cewa an aan yan bindigar da auka kai hari masallaci a yankin karamar hukumar Malumfashi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari