Muhammad Malumfashi
20378 articles published since 15 Yun 2016
20378 articles published since 15 Yun 2016
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2027, Peter Obi, ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai yi murna da shi idan ya samu nasara zama shugaban kasa.
Dan kwamitin amintattu na NNPP, Buba Galadima ya ce shi da Kwankwaso ba za su shiga hadakar su Atiku a ADC ba, ya ce kowa ya kafa jam'iyyarsa kawai.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya fito ya yi magana kan dalilin da ya sanya ya amince ya shiga cikin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Agunwa Anakwe ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya. Ya rike majalisa a lokacin Ernest Shonekan a 1992.
Zainab Buba Galadima ta Bola Tinubu zai fuskanci babban kalubale a Arewa a zaben 2027. Ta ce mutane da yawa ba za su zabe shi ba, zai samu kuri'a kashi 30 kawai.
Wani rahoto ya nuna cewa mafi yawan 'yan Najeriya sun nuna rashin gamsuwa kan gwamnatin shugaba Bola Tinubu, Majalisar kasa da harkokin shari'a a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta godewa masoyanta da suka jajirce har ta samu nasara a kotu bayan dakatar da ita daga majalisa.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kama wani mutum mai suna Stephen Gyang da ake zargi da kitsa kai hari kan matafiya a Barikin Ladi a ranar Asabar.
Olubadan na Ibadan, Oba Owolabi Olakulehin, ya rasu yana da shekaru 90 a duniya bayan mulkinsa na shekara guda, ya bar gadon zaman lafiya da ci gaba a Ibadan.
Muhammad Malumfashi
Samu kari