Muhammad Malumfashi
21471 articles published since 15 Yun 2016
21471 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kai ziyarar gani da ido zuwa kauyen Gidan Mantau, inda miyagun 'yan bindiga suka kashe masallata masu yawa.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Tukur Kola ya rasu bayan fama da rashin lafiya mai tsawo. Shi ne shugaban Izala na Birnin Kebbi a jihar Kebbi kafin rasuwar shi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Arewa Consultatibe Forum ta nemi gwamnatin tarayya da ta jihar Legas da su bayar da diyya ga mutanen kasuwar Alaba Rago.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun shiga wasu kauyuka a jihar Zamfara sun sace mutum 100 a wani hari da suka kai. Mutanen sun ce sun zamo bayi a kasarsu.
Gwamnatin tarayta ta kaddamar da shirin karfafa mata a fannonin noma da kiwo a Najeriya, za a taimakawa mata akalla miliyan 10 a fadin jihohin Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wani dan daba da ke Muhammad Isma'il da ake kira da Linga da ke zama barazana ga jama'a a jihar Kano da abokinsa.
A labarin nan, za a ji cewa Mai dakin gwamnan jihar Borno, Dr. Falmata Babagana Zulum, ta yi kyautar N1m ga mai shara da ta mayar da N4.8m ga masu shi.
Gwamnatin Najeriya ta samo tallafin Dala miliyan 1 daga kasar China domin raba wa jihohin da ambaliyar ruwa ta shafa a Arewacin Najeriya a damunar bana.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya jingine burinsa na ganin ya mulki tarayyar Najeriya domin a samu hadin kai a cikin jam'iyyar PDP.
Muhammad Malumfashi
Samu kari