Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
Kakakin jam'iyyar hadaka ta ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa sun fara karbar mutanen Buhari na CPC. Ana fargabar za su fita daga APC bayan rasuwar Buhari.
Wasu lauyoyi ƴan gwagwarmaya sun kai ƙarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu gaban kotu a Abuja kan rashin tsaro da rikicin siyasar jihar Zamfara.
Bayan rasuwar Sheikh Abdullahi Yankaba, Malam Lawan Abubakar Triumph ya bayyana jimaminsa kan rasuwar shehin cewa Sunnah ta yi babban rashi a Kano.
A kwanakin baya, kotun ECOWAS ta ce dokokin Kano na batanci sun sabawa yarjejeniyoyin kare hakkin dan Adam da Najeriya ta amince da su gaba ɗaya.
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Kungiyar Arewa Think Thank ta raba gardama kan batun dan siyasan da zai gaji kuri'un tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari a Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda takaicin rashin wadatar ilimi a karkara ya fusata gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gyara wasu makarantu da gwamnati ta rufe.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa ko kaɗan tafiyar Atiku Abubakar ba zai wa PDP illa ba, yana mai cewa jam'iyyar tana nan da ƙarfi da farin jininta.
Ana zargin mawaki Ali Jita da amfani da baitocin Yakubu Musa a wakarsa ta Amarya, lamarin da ake ganin zai iya kai shi gaban kotu bisa zargin satar fasaha.
Muhammad Malumfashi
Samu kari