Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka manoma masu yawa a farmakin da suka kai.
Sanata mai wakiltar Abuja a a Majalisar Dattawa, Ireti Kingibe ta bayyana cewa a iya hangenta, babban kuskuren Shugaba Bola Tinubu shi ne naɗa Nyesom Wike.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai sun ziyarci kabarin Buhari a Daura. Peter Obi ya ziyarci iyalan Buhari a gidan shi na Daura.
Bayan rasuwar Muhammadu Buhari a ranar 13 ga watan Yulin 2025, Legit Hausa ta tattaro bayani game da 'ya'yan tsohon shugaban kasar 8 da suke da rai.
Gwamnatin Turkiyya ta bukaci Najeriya ta tashi tsaye wajen yaki da 'yan ta'addan FETO da suke cigaba da aiki a fadin kasar nan. Jakadan Turkiyya ne ya yi gargadin.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban rukunin kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana aniyarsa na gina tashar ruwa mafi girma a Najeriya a jihar Ogun.
Kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na Majalisar Wakilai ya tabbatar da karɓar buƙatu 46 na kirƙiro sababbin jihohi a yankuna shida na ƙasar nan.
An bukaci Tinubu da ya gina asibitin zamani a Najeriya domin kawo karshen dogaro da kasashen waje da kuma inganta fannin kiwon lafiya bayan rasuwar Buhari a London.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi gaggawar katse wata tafiya da ya yi bayan ya samu labarin rasuwar Buhari.
Muhammad Malumfashi
Samu kari