Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Bashir Ahmad, tsohon hadimin shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ya jawo magana bayan wallafa Hotonsa da Peter Obi.
Babbar kotun tarayya da ke Maitama Abuja, ta yi hukunci kan bujatar da.tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya gabatar a gabanta ta neman a sakar masa fasfo.
Sojojin Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin N13.7m, sun kama mutum 12, sun ceto wasu uku da aka sace tare da kwato makamai, kuɗi da babura a Filato da Kaduna.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa 'Muhammadu Buhari University', a matsayin girmamawa bayan rasuwar marigayi a London.
Daraktan yakin neman dan takarar gwamnan Edo ya yi murabus daga PDP yana mai cewa jam’iyyar ta kauce daga tsare-tsaren da aka kafata. Ya fadi abin da zai yi a gaba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa ya cika da mafi yawa daga cikin alkawuran da ya dauka a lokacin da yake yin yakin neman zabe.
Davido ya yi wasu baituka a sabuwar waƙarsa da ke nuna Gwsmna Ademola Adeleke na shirin tattara kayansa ya sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji yadda malaman manyan addinan Najeriya, wato Musulmi da Kiristoci su ka duƙufa da addu'a tare da rokon Allah Ya yi wa Muhammadu Buhari rahama.
Wani hoto da ya fara yawo na Aisha Buhari ɗauke da tutar Najeriya wacce aka naɗo marigayi tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya ja hankalin jama'a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari