Muhammad Malumfashi
21467 articles published since 15 Yun 2016
21467 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar NEMA ta kai agajin gaggawa jihar Adamawa bayan ruwa ya jawo ambaliya a karamar hukumar Numan da ke jihar Adamawa. Gidaje da gonaki sun lalace.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta bayyana takaicin yadda gwamnatin tarayya ta karya alkawarin da ta dauka a kan 'ya'yanta.
Yayin da Kashim Shettima ke murnar ranar zagayowar haihuwarsa, shugaba Bola Tinubu ya taya mataimakinsa murnar cikar sa shekaru 59 a duniya yana mai yaba masa.
Shugaban yakin zaben Bola Tinubu da Kshim Shettima a 2023 ya sanar da cewa zai rage wa APC kuri'a miliyan 1. Ya jaddada cewa zai tabbatar ya yi hakan a 2027.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa al'ummar jihar Sokoto sun yi zanga-zanga game da hare-haren yan bindiga bayan sace sarki da limaman gari.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi wa Nuhu Ribadu da Uba Sani Martani kan maganar rashin tsaro da ke addabar jihar Kaduna da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin tsohon Shugaba APC, Salihu Tanko Yakasai ya bayyana damuwa a kan yadda ya ce gwamnati ta sharara karya a ayyukan ci gaba a Arewa.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an farmaki tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a Birnin Kebbi inda yake zargin APC ta kai masa hari.
Gwamnatin jihar Kaduna ta yi martani mai zafi ga Nasir El-Rufai kan zarge-zargen da ya yi. Ta bayyana cewa ba za ta lamunci a kara jefa jihar cikin rikici ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari