Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi magana kan hadakar 'yan adawa. Ya nuna cewa yayin da suke ta shirye-shirye, ita ma APC na yin na ta shirin.
Sanata Ibrahim Hassan Dankwambo ya bayyana cewa Atiku Abubakar ne jagoran siyasar Arewa duk da cewa ya fita daga PDP zuwa ADC. Ya ce PDP za ta dawo da karfinta.
Wata kungiya mai goyon bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu a Kudu maso Gabas ta tara wa Tinubu miliyan 200 domin sayen fom din takara a zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira na musamman ga gwamnonin jam'iyyar APC. Tinubu ya tunatar da su cewa har yanzu akwai babban aiki a gabansu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu masana a fannin siyasa sun bayyana cewa jam'iyyun adawa da dama na marmarin Rabi'u Musa Kwankwaso ya dawo cikinsu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun kashe bata garin ne bayan sun yi musu kwanton bauna.
A labarin nan, za a ji jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon ɗan takarar jam'iyyar, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alfahari da yadda tafiyarsa ta tumbatsa a Kano.
Ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi ya yi magana kan zargin tsohon gwamnan Kano, Rabi'u Kwankwaso cewa Bola Tinubu yana fifita Kudu fiye da Arewa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne marigayi Sarkin Gusau, Alhaji Ibrahim Bello a makabartar jama'a bayan yi masa jana'iza jim kadan bayan sallar Juma'a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari