Muhammad Malumfashi
20374 articles published since 15 Yun 2016
20374 articles published since 15 Yun 2016
NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama da tsawa a sassa daban daban Najeriya a ranar Alhamis, ta kuma gargadi jama'a da su guji yin tuki ana ruwa mai karfi.
Wata kotu a jihar Katsina ta yanke hukuncin kisa ga wasu mutane guda biyu da suka hada da mai gadi da mai dafa abinci bisa kashe tsohon kwamishina Rabe Nasir.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya kare ubangidansa kan sukar da ake masa. Bayo Onanuga ya bayyana cewa ana adawa da shi saboda ya fito daga Kudu
'Yan gudun hijira a Benue sun mamaye titi suna zanga-zanga kan halin da suke ciki duk da tallafin N1bn da uwargidar shugaban kasa ta ba su a ziyararta jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin ɗam Majalisar Wakilai daga Kano, Hon. Abdulmumini Kofa a Aso Rock, ya yi maganar Sanata Kwankwaso.
Lauya Hamza Nuhu Dantani ya ce jami’an hukumar DSS sun tilasta wa dan TikTok, Ghali Ismail fadin bayanan sirri na wayarsa da asusun imel dinsa da sauransu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun yi artabu da miyagun a cikin daji.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa hukumar soji ta samu nasarori masu yawa a yaƙi da matsalar tsaron Arewa a shekara 2.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a sun faɗa a cikin fargaba yayin da mamakon ruwan aƙalla awanni uku ta fara mamaye gidaje, an fara neman mafaka a sassan Borno.
Muhammad Malumfashi
Samu kari