Muhammad Malumfashi
20374 articles published since 15 Yun 2016
20374 articles published since 15 Yun 2016
Malaman asibiti sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai daga yau Laraba, wanda zai shafi asibitoci 74 na tarayya da na jihohi a fadin Najeriya.
Kungiyar sanatocin Arewa ta nuna takaicinta kan kisan kiyashin da aka yi wa mutane a jihar Zamfara. Sun bukaci mai girma Bola Tinubu ya kara zage damtse kan tsaro.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya tabbatar da rasuwar shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jiha, Alhaji Ahmed Makama Hardawa a birnin Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fusata a kan kalaman da tsohon shugaban ADC, Ralph Uche Nwosu ya yi a kan wasu daga cikin jami'anta.
An samu asarar rai a birnin tarayya Abuja bayan barkewar wani rikicin kabilanci. Rikicin wanda ya auku a ranar Talata ya yi sanadiyyar kona gidaje masu yawa.
An samu rarrabuwar kawuna game da yafewa Muhammdu Buhari, tun ranar da ya rasu wasu suka ce sun yafe hakkinsu kuma suka yi masa addu'ar samun rahama.
Wata kotu a Keffi na jihar Nasarawa ta tura mutanen Nasir El-Rufa'i gidan gyaran hali bisa zargin tayar da zaune tsaye. Bangaren El-Rufa'i ya musa zargin da aka masa
Gwamnatin tarayya za ta farfado da kamfanin auduga na Kaduna domin farfaɗo da masana’antu da ƙarfafa tattalin arzikin yankin Arewa da kasa baki ɗaya.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Jigawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin jirgin ruwa bayan ya ɗauko yara 15 a yankin karamar hukumar Taura, mutum 6 sun rasu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari