Muhammad Malumfashi
20374 articles published since 15 Yun 2016
20374 articles published since 15 Yun 2016
Alhaji Aliko Dangote zai saka matatar shi a kasuwa domin 'yan Najeriya su mallaki hannun jari. Ya ce yana da burin gina Najeriya wajen zuba kudin shi a kasar.
Tsohon ɗan majalisa Hon. Muhammad Gudaji Kazaure ya bayyana cewa kafin 12:00 na rana an kifar da gwamnatin Bola Tinubu, yana zarginta da lalata Najeriya.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta fito ta yi magana kan batun cewa an kafa ta ne don cika burin Atiku Abubakar na zama shugaban kasa. Ta ce sam ba haka ba ne.
Tsohon ministan yaɗa labarai, Farfesa Jerry Gana ya bayyana cewa Peter Obi zai iya tumurmusa duk wani ɗan siyasa a Arewacin Najeriya idan ya tsaya takara a PDP.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar ADC ke zargin gwamnonin APC da hadiman shugaban ƙasa da faɗa wa Bola Tinubu ba daidai ba kan halin da ƙasa ke ciki.
Jirgin sojin Venezuela ya fadi da ‘yan ƙabilar Yanomami a Amazon, kwanaki kafin hatsarin jirgi a Rasha da na Bangladesh, inda akalla mutane 300 suka mutu gaba ɗaya.
Sarkin Musulmi, Mai Alfarma Sa’ad Abubakar III ya bukaci kawo karshen kisan kiyashin da ake yi a Gaza wanda yake jawo asarar rayuka musamman mata da yara.
A labarin nan, za a ji cewa hadisin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce babu wani gwamna a Najeriya da zai ce baya samun wadataccen kuɗin aiwatar da ayyuka.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa tsaro ya samu a Najeriya karkashin mulkin Tinubu, ya ba da misali da kashe-kashen da suka faru a Filato da Benue.
Muhammad Malumfashi
Samu kari