Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar malaman jinya da unguwar zoma ta sanar da janye yajin aikin da ta tsunduma a fadin kasar nan. Janye yajin aikin na zuwa ne bayan kwashe kwana hudu ana yi.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda,ya rasa daya daga cikin hadimansa. Mai ba shi shawara na musamman kan harkokin ci gaban al'umma, ya rasu
Tsohon hadimin tsohon shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya zargi shugaba Bola Tinubu da nuna wariya ga yankin Arewa.
20 ga Agusta ta kowace shekara na zama ranar hutu a jihohin Oyo, Lagos, Ogun da Osun don bikin Isese, amma Ondo da Ekiti ba su amince da ranar hutun ba tukuna.
Malaman Izalar Jos, Kaduna sun halarci auren 'ya'yan Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina. Bala Lau da Yusuf Sambo sun hallara. Kabiru Gombe ya caccaki Jingir.
Wani magidanci ya kama matarsa a gado sintur tare da wani namiji a ƙasar Zambia, ya ce ya so ba matarsa mamaki ne amma ya taras da abin bakin ciki a gidansa.
An samu asarar rayuka bayan wani rikici ya barke tsakanin jagororin 'yan bindiga a Zamfara. Lamarin ya auku ne bayan an gwabza fada tsakanin bangarorin biyu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai na fuskantar matsaloli da dama a SDP tun bayan da ya koma jam'iyyar. Hakan ya sanya ya shiga tsilla-tsilla a siyasa.
Yayij da al'umma ke ƙara shiga damuwa kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Arewa, Sani Black, wani kasurgumin ɗan bindiga ya nemi harajin zinare a Zamfara.
Muhammad Malumfashi
Samu kari