Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
NiMet ta ce za a samu saukar ruwan sama daga Litinin zuwa Laraba a sassan Najeriya, tare da gargadin ambaliya musamman a jihohin Adamawa, Bayelsa da Oyo.
An samu tashin hankali a wasu sassan Abuja kan mallakar fili. Rahotanni sun nuna cewa an harbe dan wani limami bayan yan sanda su yi harbi a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bukaci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na dawo cikinta a hukumance kafin 2027.
Sanata mai wakiltar Katsina ta Tsakiya, Abdulaziz Musa Yar'adua, ya fito ya musanta rahotannin da ke cewa ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Hukumar kwastam ta sanar shirin yin gwanjon man fetur mai tarin yawa da ta kama a Adamawa da Taraba a kan N10,000 duk lita 25. Litar mai a kan N400.
A labarin nan, za a ji yadda ƙungiyar magoya bayan tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a LP, Peter Obi sun ce jam'iyyar ba ta tafiya da su a haɗakar ƴan adawa.
An gudanar da taron goyon bayan shugaban kasa, Bola Tinubu inda Gwamna Mohammed Umar Bago na Jihar Niger ya sha rawa a taron da aka yi a Minna yana murna.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El Rufai na cikin manyan jiga-jigan siyasa a Najeriya da suka kafa haɗakar ADC, hakan ya jawo manya a Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar Amnesty Int'l ta zargi gwamnatin tarayya da sakaci tare da ƙin damuwa da hakkokin masu faɗin albarkacin bakinsu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari