Muhammad Malumfashi
21447 articles published since 15 Yun 2016
21447 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa wata kungiyar kiristoci a Najeriya ta zargi masu dakon man fetur da kokarin kawo tasgaro ga saukin da Dangote ke son samar ga talaka.
Jagoran ‘yan ta’adda da ake nema, Isiya Kwashen Garwa, ya amince da sulhu a Katsina; Sheikh Gumi ya ce zaman lafiya na dawowa, inda ya gargadi masu ta da rikici.
Jam'iyyar APC ta yi wa sakataren ADC na kasa, Rauf Aregbesola martani kan cewa ADC za ta kwace mulki a hannun Tinubu a Najeriya da kifar da APC a Legas.
A labarin nan, za a ji yadda asibitin koyar wa na Malam Aminu Kano ya mika kokon bara ga kamfanin rarraba hasken wutar lantarki da ya dawo da wutar da aka yanke.
Dangote ya fitar da manyan motocin CNG sama da 1,000 don fara rarraba man fetur kai tsaye, zai rage farashi zuwa N820. IPMAN ta ce tana jiran isowar motocin.
Kasurgumin dan bindiga, Ado Aliero ya bayyyana cewa yanzu kam za a zauna lafiya bayan zaman sulhu da aka yi a Faskari a Katsina. Aliero ya ce za a zauna lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa iyayen Haneefa, ɗaya daga cikin yaran da igiyar ruwa ta tafi da su a Zariya sun faɗi yadda aka sanar da su gano gawarta.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
An kama wasu 'yan daba da suka yi shigar mata domin kai zafafan hare hare yankunan Kano da nufin kisan gilla. An kama su a unguwar Kurna da ke Kano.
Muhammad Malumfashi
Samu kari