Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar NiMet ta yi hasashen karuwar ruwan sama da ambaliya a Arewa, yayin da ta ce za a samu fari a Kudu. Ta ce za a samu sanyi mai cutarwa da safiya da dare.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba a jihar Zamfara. Sun kuma sace wasu ahanu.
Tsohon ministan ƙasa, gidaje da raya birane ya ce akwai wata manaƙisa da aka shirya game da batun ƙirƙiro sabuwar jihar Obolo daga jihar Akwa Ibom ta yanzu.
Wasu tsofaffin sojoji sun mamaye hedikwatar ma’aikatar kudi a Abuja, suna neman a biyan alawus, giratuti da albashin da aka rike tun bayan barin aiki.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Kano ta shawarci wani bawan Allah mazaunin Jigawa da ya fasa tattalin da ya shirya don ganin Injiniya Abba Kabir Yusuf.
Balarabe Sarkin Kofar Kano ya tuba a gaban mai martaba Muhammadu Sanusi bayan ya dawo daga bangaren mai martaba Aminu Ado Bayero daga fadar Nasarawa
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa bai kamata Atiku Abubakar ya ci gaba da sauya sheƙa daga nan zuwa can ba saboda girma ya kama shi.
'Yan bindiga sun kashe 'yan sanda biyu da ke rakiyar shugaban masu rinjaye na majalisar Ebonyi, yayin da motarsu ta lalace a Imo. 'Yan sanda sun fara bincike.
Kamfanin Dangote ya bude shafin daukar ma'aikata a Najeriya. Sama da guraben aiki sama da 30 mutane za su nema. Za a yi aiki a kamfanin siminti da sauransu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari