Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Safiya Umar ta bayyana cewa ba ta tare da Ahmad XM, inda lauyanta ya ce XM ya sake ta saki uku tun watanni biyar da suka gabata saboda wasu matsaloli.
Bata gari sun yi amfani da makami mai kaifi sun kashe mai hidima wa masallacin Harami, Ka'aba mai suna Muhammad Al-Qassem a Birtaniya. Za a dawo da gawarsa Saudiyya
Jam'iyyun adawa a Najeriya na fama da rikicin cikin gida a Najeriya inda aka samu shugabbi har biyu a NNPP, ADC, SDP da LP masu ikirarin shugabanci.
Wani jigo a jam'iyyar APC daga Arewacin Najeriya, Alwan Hassan, ya bayyana cewa yankin Arewa ba zai zabi Peter Obi ba a 2027 saboda yana sana'ar shigo da giya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da ajiye aiki da Kwamishinans, Ibrahim Namadi ya yi kan zargin alaƙa da dilan Ƙwaya.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattWa, Sanata Shehu Sani, ya kare Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin da suka addabi Arewa.
Tsohon ministan kula harkokin ƴan sanda, Aminu Maina Waziri ya ce gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta maida Najeriya baya ta kowane fanni.
Wani dan majalisar wakilan Najeriya a jihar Zamfara ya kaddamar da aikin gyaran makabartu. Ya bayyana cewa hakan yana da muhimmmanci ko a addini.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan ayyuka, David Umahi ya ƙaryata masu cewa babu wani kataɓus da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a Kudu maso Gabas.
Muhammad Malumfashi
Samu kari